Gwamnatin Katsina Ta Kafa Kwamitin Sake Bude Kasuwannin Shanu Na Batsari da Sheme

Zaharaddeen Ishaq Abubakar | Katsina Times. Katsina Nijeriya, 6 Ga Maris, 2025 – 

Gwamnatin Jihar Katsina ta kafa wani kwamitin bincike domin duba yiwuwar bude kasuwannin Batsari da Sheme, sakamakon bukatar jama’a na dawo da kasuwancin su.

Follow Us