Daga Zaharaddeen Ishaq Abubakar
Katsina Times | 2 ga Yuni, 2025
Gwamnatin Jihar Katsina ta fara tattaunawa da masu ruwa da tsaki a fannin ilimi domin tsara sabbin dokoki da ka’idoji da za su inganta harkokin gudanar da makarantun masu zaman kansu da na al’umma a fadin jihar.