Ziyarar Hukumar Ilimin Manya: Sarkin Dawan Katsina Ya Karɓi Tawagar NMEC da Hukumar Ilimin ta Jihar Katsina a madadin Sarki


Daga Zaharaddeen Ishaq Abubakar | Katsina Times | 27, Fabrairu 2025

A ci gaba da kokarin farfaɗo da ilimin manya a jihar Katsina, wata tawaga daga Hukumar Ilimin Manya ta Ƙasa (NMEC) tare da Hukumar Ilimin Jihar Katsina sun kai ziyara Masarautar Katsina a ranar Alhamis, 27 ga Fabrairu, 2025. Sarkin Dawan Katsina, Alhaji Abba Balarabe, ya tarbi tawagar a madadin Mai Martaba Sarkin Katsina, Alhaji Dakta Abdulmumini Kabir Usman, CFR.

Follow Us