Kano: An Gudanar Da Bikin Kaddamar Da Kwamitin Koli Na Majalisar Malaman Fada A Masarautar Gaya

Daga Bilkisu Yusuf Ali

A ranar 23/12/2024 a fadar Maimartaba Sarkin Gaya, Alhaji Dr Aliyu Ibrahim (Kirmau Mai gabas) inda Maimartaba Sarki Ya Qaddamar da Kwamitin Koli na Majalisar Malaman Fada(Supreme council of Ulamaa, Gaya Emirate) Karkashin Jagorancin Sarkin Malaman Gaya Mal Munzir Sheikh Dr Yusuf Ali, Majalisar Ta Kunshi Malamai ma banbata Aqida daban daban.

Share:

  • WhatsApp
  • Facebook
  • Twitter

Follow Us