Sashen Hausa
AN CETO ALHAZAN KATSINA DAGA BASU BABBAR JAKA MAI 32kg DAGA NAJERIYA.
...An jinjina ma gwamnan Katsina da Amirul hajj.@ Katsina Times Amirul Hajj na Katsina Alhaji Tukur Ahmad jikamshi ya Ceto Alhazan....
- Katsina City News
- 16 May, 2024
An Yi Garkuwa Da Yara Da Mata 80 A Katsina
Akalla mutane 80 ne ake fargabar ’yan bindiga sun yi garkuwa da su a kauyen ’Yar–Malami da ke Karamar Hukumar....
- Katsina City News
- 15 May, 2024
AN KASHE KASURGUMIN "DAN TA ADDA USMAN MODI MODI DA MANYAN KWAMANDOJIN SHI
Muazu Hassan @Katsina Times Wani fadan barayin daji a tsakaninsu ya kashe Babban dan ta addar nan da ya addabi mutanen....
- Katsina City News
- 14 May, 2024
AMIRUL HAJJI NA KATSINA YA DAKATAR DA BA MAHAJJATA BABBAR JAKA MAI 32KG. ..........Ya kuma kafa Kwamitin bincike
Muazu Hassan @ Katsina Times Alhaji Tukur Ahmad jikamshi tsohon mataimakin gwamnan Katsina kuma Amirul hajj na aikin hajjin wannan shekarar ya....
- Katsina City News
- 14 May, 2024
'Yan Siyasa ne kaɗai da Iyalansu ke jin Dadi a Nijeriya. -NLC
“Banda 'Yansiyasa da iyalansu babu mai jin daɗi a Najeriya -inji Shugaban NLC a Katsina Daga shafin Katsina postShugaban ƙungiyar ƙwadago....
- Katsina City News
- 14 May, 2024
Kotu Ta Ce ‘Yan Sanda Su Biya Diyyar Naira Miliyan 200 Bisa Kashe ‘Yan Shi’a a Soba
Ta ce matakin da ƴan sanda suka ɗauka haramtacce ne a kundin tsarin mulkin ƙasaSahara Reporters HausaWata babbar kotun tarayya....
- Katsina City News
- 14 May, 2024
ANA NEMAN WAHALAR DA ALHAZAN JAHAR KATSINA ...Saboda Jikkuna masu 32kg.
Muazu Hassan @ Katsina Times Jaridun Katsina Times sun samu wasu takardu akan kwangilar Jikkunan Alhazan jahar Katsina. Wata takarda da jaridun....
- Katsina City News
- 13 May, 2024
Adabin Abubakar Imam: Gudunmowar Malumfashi Ibrahim
Daga farfesa Abdalla uba adamuBana jin akwai wanda ya yi taza da tsifa a kan littafin “Magana Jari Ce” kamar....
- Katsina City News
- 12 May, 2024
Kannywood Ta Naɗa Sanata Barau Shugaba Kuma Uba Ga Farfajiyar
Farfajiyar fina-finan Hausa Kannywood ta nada Sanata Jibrin Barau Shugaba kuma uba ga farfajiyar.Farfajiyar ta karamma sanatan ranar Juma’a bayan....
- Katsina City News
- 12 May, 2024
Ƴanbindiga Sun Kashe Ma’aikacin Hukumar Tattara Kuɗaɗen Haraji Ta Kasa (FIRS) A Abuja
Wasu ’yan bindiga sun kashe wani matashi mai suna Khalid Bichi a Unguwar Maitama da ke Abuja a ranar Juma’a.Bichi,....
- Katsina City News
- 12 May, 2024